Kwanan baya, mamban majalisar gudanarwar kasar Sin, kuma ministan harkokin wajen kasar Wang Yi, ya karbi bakuncin ministar harkokin wajen kasar Nepal Khadga a birnin Qingdao na lardin Shandong, inda ya kai ziyara kasar Sin. Wannan ita ce ziyara ta farko da ministan harkokin wajen Nepal ya kai kasar Sin tun bayan da aka kafa shi